Isa ga babban shafi
Nijar

Yadda zaben Nijar zagaye na biyu ya gudana a Damagaram

Al'ummar Jamhuriyar Nijar sun kada kuri’unsu a zaben shugaban kasa a zagaye na biyu da ya gudana a ranar Lahadi 21 ga watan Fabarairu, domin tantance wanda zai zama shugaban kasar na 10 tsakanin yan takara biyu da suka hada da Mahamane Ousmane na RDR Tchanji da Bazoum Mohamed na PNDS Tarayya.

Wani mutum bayan kada kuri'a a zaben shugaban kasar Nijar zagaye na biyu
Wani mutum bayan kada kuri'a a zaben shugaban kasar Nijar zagaye na biyu AFP / ISSOUF SANOGO
Talla

Da misalin Karfe 8 na safe a bude rumfunan zabe dubu 25, 978.

Wakilinmu na Damagaram ya aiko mana da karin bayani kann yadda zaben ya gudana.

01:36

Rahoto kan yadda zaben Nijar zagaye na biyu ya gudana a Damagaram

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.