Niger
A Niger Ana Takun Saka Game da Korar Maaikata Hako Uranium
Ana ci gaba da takun saka tsakanin kamfanin hakar Ma’adanin Uranium na kasar Fransa AREVA dake aikin tono ma’adinai a IMURAREN arewacin kasar jamhuriyar Niger da kungiyar ma’aikatan kamfanin bayan korar ma’aikata daga aiki da kamfanin yace yayi To domin jin ina ake dangane da wannan ja in ja Malaman Inuwa Naino, shine shugaban kungiyar Ma’aikatan hakar ma’aidinan Uranium ta SOMAYIR ya yi mana tsokaci inda yake cewa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: