Rashin kudaden tallafi ya kassara ayyukan jinkai a arewa maso gabashin Najeriya
Ana bayyana fargabar cewa ayyukan jin kai za su shiga mawuyacin hali saboda shirin Majalisar Dinkin Duniya na rage ayyukan ta na jin kai a shiyyar arewa maso gabashin Najeriya saboda matsaloli na karancin kudaden tallafi.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:06
Yayin da ‘yan gudun hijira ke cewa sun shaida ganin rashin bada tallafi gwamnatotin jihohin da ke da ‘yan gudun hijira sun ce su na ci gaba da tallafawa wadan ke da bukata kafin samar mu su da mafita kan halin da su ke ciki.
Wakilinmu Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto akai.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken rahoton.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu