Isa ga babban shafi

Hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da mutane sama da 100 a jihar Taraba

Hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da mutane sama da 100 a kamar hukumar Ardo Kola na jihar Taraba da ke shiyar arewa maso gabashin Najeriya.

Gabar kogin Benue da ya  ratsa jihohin Taraba da Adamawa a yankin arewa maso gabashin Najeriya
Gabar kogin Benue da ya ratsa jihohin Taraba da Adamawa a yankin arewa maso gabashin Najeriya © Daily Trust
Talla

Fasinjojin da ke cikin jirgin ruwan da ya kife da dama ne aka ruwaito cewar sun bace, wadanda masu linkaya ke ci gaba da laluben ko za samu nasarar ceto su.

Wakilinmu Ahmad Alhassan ya ce jami’an na ceto sun samu nasarar tsamo gawarwakin mutane 15 kamar yadda za a ji cikin rahoton da ya aiko mana.

01:30

Rahoto kan kifewar jirgin ruwa dauke da mutane sama da 100 a Taraba

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.