Masu bukata ta musamman sun koka kan maida su saniyar ware a Najeriya
Mutane masu bukata ta musamman a Najeriya sun yi korafin cewa ba su gamsu da zaben ministocin da aka nada ba, saboda ba a saka su a ciki ba, kamar yadda doka tanada, kuma ta ce a basu dama.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00
Talla
Masu bukatar ta musamman sun kuma sha alwashin bin hakkinsu, domin tabbatar da cewa ba a maida su saniyar ware ba.
Daga Abuja wakilinmu Muhammad Sani Abubakar, ya aiko mana da rahoto.(Domin sauraron rahoton wakilin namu sai a latsa alamar sautin da ke sama a bangaren hagu).
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu