Takunkuman ECOWAS sun jefa yankunan iyakar Najeriya da Nijar cikin kunci
Tun bayan sanar da rufe kan iyakokin Najeriya da makwafciyarta Jamhuriyar Nijar, mazauna kananan hukumomin da ke kusa da Nijar din a jihohin Sokoto da Zamfara ke cewa an jefa su cikin kunci, inda suke fuskantar yunwa da talauci, bayan tagayyarar da suka yi a dalilin hare-haren 'yan ta'adda.
Wallafawa ranar:
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahotom wakilinmu da ke Sokoto Faruk Muhhammad Yabo.
Rahoton Faruk Muhammad Yabo kan kuncin da mazauna yankunan iyakar Najeriya da Nijar ke ciki
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu