Tsadar abinci na neman durkusar da talaka a Najeriya
Farashin kayan abinci na ci gaba da tashin goron zabbi a Najeriya, abin da ke neman durkusar da takala har kasa, lamarin da ke zama babbar barazana ga rayuwar jama'a musamman a bangaren tattalin arziki da tsaro.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Mohamed Sani Abubakar daga birnin Abuja.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu