Isa ga babban shafi

Al'ummar Borno na fargabar yadda za su rungumi tubabbun mayakan Boko Haram

Yayin da gwamnatin jihar Borno da ke Najeriya, ta karbi tubabbun mayakan Boko Haram 2,100, dal'umma da dama sun koka game da yadda za su yi rayuwa da su.

Al'ummar jihar dai na cike da fargabar yadda za su yi rayuwa tare da tubabbun mayakan.
Al'ummar jihar dai na cike da fargabar yadda za su yi rayuwa tare da tubabbun mayakan. AFP - HO
Talla

Mazauna jihar ta Borno da dama sun bayyana fargaba game da kasancewar tsoffin mambobin kungiyar da ta shahara wajen aikata ayyukan ta'addanci, da hakan ya jefa al'ummar arewa maso gabashin Najeriyar cikin mummunan yanayi.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Bilyaminu Yusuf kan yadda mazauna jihar suka bayyana ra'ayoyinsu game da matakin gwamnatin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.