Za mu ci gaba da aiki ba kama hannun yaro a Legas - Sanwo Olu
Gwamnan jahar Lagos Babajide Sanwo-Olu da ya amshi shahadar kama aiki a matsayin gwamnan jihar a zango na biyu, inda ya sha alwashin ci gaba da inganta rayuwar al’ummar jihar kamar yadda ya fara.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 01:30
Talla
Taron bikin wanda ya gudana a filin taro na Tafawa Balewa da ke birnin Legas, ya samu halartar manyan baki daga wajen jihar.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton da Khamis Saleh ya shirya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu