Najeriya: Manoma sun koka kan yadda dagwalon masana'antu ke musu illa
Rahotanni daga jihar Bauchin Nigeria, na cewa mazauna garin Alkaleri musamman manoma da ke iyaka da Gombe, sun yi gangamin mika kuka kan ayukkan kamfanonin da ke hako sinadarin Kaolin a karkashin kasa, kamfanonin da suke zargi da gurbata musu muhalli da kuma haddasa cututtuka.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:45
Talla
Yanzu haka dai kamfanoni 5 ne ke gudanar da ayyukan hako wannan ma’adini a yankin.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Shehu Saulawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu