Borno
Boko Haram ta kai hari kan jami'an Majalisar Dinkin Duniya
Rahotanni daga Najeriya sun ce wasu mayakan kungiyar Boko Haram sun kai hari kan tawagar motocin jami’an Majalisar Dinkin Duniya a Jihar Borno inda suka kashe mutum hudu, suka kuma gudu da kayan abinci. A saurari rahotan da Bilyaminu Yusuf ya aiko daga garin Maiduguri.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto kan harin da Boko Haram ta kai wa jami'an jin-kai
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu