Najeriya-Boko Haram
Sojojin Najeriya 4 sun mutu a harin Boko Haram
Sojojin Najeriya hudu ne suna rasa rayukansu a wani harin kwontan bauna da ‘yan kungiyar Boko Haram suka kai ma su a wani kauye da ake kira Gubdori cikin yakin karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.
Wallafawa ranar:
Talla
Sanarwar da wata majiyar soji ta fitar ta ce mayakan na Boko Haram sun bude wuta da manyan makamai ne akan ayarin motocin soji da ke wucewa a kauyan, yayin da shaidu ke cewa bangaren Abou Mosab Albarnawi na kungiyar ta Boko Haram ne ya kai wannan hari.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu