Najeriya-Boko Haram
An kai harin kunar bakin wake a kasuwar Maiduguri
Yan sanda a jahar Borno sun tabbatar da mutuwar mutum guda bayan tagwayen hare-haren da wasu ‘yan mata biyu suka kai a kasuwar Maiduguri.
Wallafawa ranar:
Talla
‘Yan sandan jahar Borno sun ce ‘yan matan biyu da suka kai harin sun mutu tare da mutum guda, yayin da wasu 18 suka jikkata.
Wannan na zuwa ne kwanaki biyu bayan kazamin harin da kungiyar Boko Haram ta kai a Madagali dake Jihar Adamawa a arewa maso gabashin Najeriyan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu