Najeriya
Ana matsalar Karancin Fetir a Najeriya
Matsalar Karancin Man Fetir na ci gaba da zafafa a Najeriya inda matsalar yanzu haka ta shafi garin Lagos cibiyar kasuwancin kasar bayan kwashe makwanni ana fama da matsalar a yankin arewaci. Yanzu haka al'ummar kasar suna sayen Man ne da tsada daga 'Yan bunburutu da ke sayar da man a bayan fage. Nasirudden Muhammad ya zagaya don duba yadda girman matsalar ta ke a garin Lagos, kuma ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Ana matsalar Karancin Fetir a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu