Najeriya
An cafke matasan da suka kashe wata yarinya a Jos
Rundunar ‘Yan sandan jihar Filato ta cafke wasu matasa da suka kashe wata Yarinya ‘yar shekara goma sha daya a wata Unguwa da ake kira Filin sukuwa a garin Jos bayan sun cire mata idanu. Yanzu haka an gurfanar da su a gaban babbar Kotu ta shida a garin Jos. Muhammad Tasiu zakari ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: An cafke matasan da suka kashe wata yarinya a Jos
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu