Najeriya
An tallafawa wadanda ambaliya ta shafa a Jihar Filato dake Tarayyar Najeriya
Sakamakon irin barnar ambaliyar ruwa da ta afkawa sassa Daban dabam da ke Tarayyan Najeriya, da ya janyo matukar hasarar rayuka da dukiyoyin al’ummah. Akan haka ne wata Cibiyar Raya sha’anin Ilimi da Wayar da kan jama'a me suna (AWEDI) ta kaddamar da wani shirin tallafawa Wadanda ambaliyar ta shafa daga gudunmuwar da suka samu daga wani Bawan Allah. Kamar yadda Tasiu Zakari ya aiko da Rahoto daga Jos.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Bayar da tallafi ga mutanen da ambaliyar ruwa ya shafa a Jihar Filato dake Tarayyar Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu