ebola
Ebola ta sake kama 'Yar Birtaniya
Rahotanni daga birnin Landan sun ce ma’aikaciyar lafiyar kasar da ta warke daga cutar Ebola a yanzu haka tana can tana fama da matsanancin rashin lafiya saboda sake dawowar cutar.
Wallafawa ranar:
Talla
Masana kiwon lafiya na cewar dawowar cutar a jikin Pauline Cafferky ita ce ta biyu bayan wani likita dan kasar Amurka Ian Crozier.
Makwanni biyu da suka wuce Pauline ta isa fadar Birtaniya inda ta karbi kyautar jarumtaka daga hannun matar Firaminsita David Cameron, wato Samantha.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu