Isa ga babban shafi
Morocco

Morocco za ta fara jigilan Jiragen Sama zuwa Israila don maido da zumunci

Kamfanin Jiragen Sama na kasar Morocco, Royal Air Maroc (RAM) sun sanar da cewa za su fara jigilan matafiya ta jiragen sama zuwa Isra'ila, shekara daya bayan da kasashen biyu suka maido da dasawa.

Tutar Morocco da ta Israela da ta Amurka makale a jirgin saman a Rabat don fara jigilan fasinjakaron farko.
Tutar Morocco da ta Israela da ta Amurka makale a jirgin saman a Rabat don fara jigilan fasinjakaron farko. - US EMBASSY IN MOROCCO/AFP/File
Talla

Ana sa ran fara jigilan fasinja tsakanin Casablanka da Tel Aviv ranar 12 da watan gobe, kwanaki biyu bayan cika shekara daya da maido da zumunci tsakanin kasashen biyu karkashin su.

A cewar kamfanin jiragen saman za su rika jigila sau uku cikin mako daya, kafin a sami jigila sau uku a mako.

Tun shekara ta 1993 Morocco da Isra'ila suka kulla zumunci, amman kuma Morocco ta janye sakamakon rikicin intifada na Palestinawa a shekara ta 2000.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.