Lebanon
Jam'iyyar Saad Hariri ta fadi a zaben Lebanon
A Lebanon wasu mukaraban Firaministan kasar Saad Hariri sun yi murabis yan lokuta bayan fitar da sakamakon zaben yan Majalisun kasar wanda ga baki daya Firaministan ya kasa samun rijaye.
Wallafawa ranar:
Talla
Daga cikin mutanen da suka ajiye aiki akwai wani makusancin Saad Hariri, Nader Hariri wanda hakan yake a matsayin babban kalubale ga shugaban gwamnatin Lebanon da ya fito daga bangaren yan sunni da kuma ake sa ran zai sake rike mukamin Shugaban Gwamnatin kasar ta Lebanon.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu