Isa ga babban shafi
Lebanon

Jam'iyyar Saad Hariri ta fadi a zaben Lebanon

A Lebanon wasu mukaraban Firaministan kasar Saad Hariri sun yi murabis yan lokuta bayan fitar da sakamakon zaben yan Majalisun kasar wanda ga baki daya Firaministan ya kasa samun rijaye.

Saad Hariri Firaministan Lebanon
Saad Hariri Firaministan Lebanon © Eric Feferberg/Pool via Reuters Download Picture Share via Ema
Talla

Daga cikin mutanen da suka ajiye aiki akwai wani makusancin Saad Hariri, Nader Hariri wanda hakan yake a matsayin babban kalubale ga shugaban gwamnatin Lebanon da ya fito daga bangaren yan sunni da kuma ake sa ran zai sake rike mukamin Shugaban Gwamnatin kasar ta Lebanon.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.