Isa ga babban shafi
Daular Larabawa- Lebanon

Kasar Daular Larabawa Za Ta Baiwa Sojan Lebanon Taimakon $200 miliyan

Kasar Daular Larabawa ta yi alkawarin baira kasar Lebanon agajin kudaden da suka kai Dalan Amurka miliyan 200 don a farfado da Sojan Lebanon da za su iya kare kasar su.

Shugabannin kungiyar Kasashen Larabawa
Shugabannin kungiyar Kasashen Larabawa rfi
Talla

Maaikatar Waje ta Daular Larabawa ta sanar cewa Dala Miliyan 100 za’a mika su ga Sojan Lebanon, sannan Dala Miliyan 100 a mika su ga sauran jamian tsaron Lebanon mai makwabtaka da kasar Syria wadda yaki ya tagayyara.

A wani taro da aka yi tsakiyar watan jiya a Rome kasashen duniya sun yi alkawarin tallafawa don farfado da sojan Lebanon.

Faransa kanta ta sanar da cewa za ta bada kudade bashi da suka kai Dalan Amurka miliyan 400.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.