Malaysia- China
Wani jirgin ruwa dauke da mutane 31 yawanci 'yan kasar China ya bace a tekun Malaysia
Wani jirgin ruwa dauke da masu yawon shakatawa ciki har da ‘yan kasar China 28 ya bace a yankin tekun kasar Malaysia.
Wallafawa ranar:
Talla
Majiyoyin samun labarai sun fadawa kamfanin Dillancin Labaran Faransa, AFP cewa mutane 31 ke cikin jirgin kuma tun jiya Asabar aka daina jin duriyar jirgin ruwan.
Bayanan na nuna ana chan ana ci gaba da bincike domin samin takamaiman abinda ya faru.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu