Saudiya
Za a fara azumin ramadan gobe litinin
Kasashen Saudiyya da Qatar da Daular Larabawa da kuma Yemen sun sanar da ganin watan Ramadan abinda ke nuna fara azumi a gobe litinin.
Wallafawa ranar:
Talla
Kasashen hudu sun sanar da ganin jinjirin watan ne yau lahadi wanda zai baiwa al’ummar Musulmi damar gudanar da daya daga cikin ibadar da aka umurce su na kauracewa cin abinci, shan ruwa da kuma jima’I daga fitowar rana zuwa faduwar sa.
Watan Ramadana na da matukar muhimmanci ga al’ummar Musulmi saboda falalar dake cikin sa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu