Isa ga babban shafi
Nepals

Ana Juyayin Shekara Daya Da Girgizan Kasa A Nepals

Kasar Nepal ta yi bukukuwan juyayin cika shekara daya da mummunar girgizan kasa data afkawa kasar wadda ta yi sanadiyyar mutuwar dubban mutane.

Daya daga cikin hotunan  mutum-mutumi na Omar Havana da girgizan kasa ta yiwa barna a Nepal
Daya daga cikin hotunan mutum-mutumi na Omar Havana da girgizan kasa ta yiwa barna a Nepal Omar Havana/Getty Images/Visa pour l'image
Talla

Gwamnatin kasar tayi alkawarin hanzarta sake gina wuraren da suka lalace.

Girgizan kasar data afkawa kasar wadda masana suka ce ta kai maki 7.8 a maauninta, ta yi sanadiyyar mutuwar mutane akalla dubu 9.

Gine-gine masu tarin yawa ne suka rushe yayin wannan girgizan kasa a bara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.