Isa ga babban shafi
Brazil

Shugaban Brazil Dilma Rousseff Na Zargin Mataimakin ta Da yi Mata Zagon Kasa

Shugaban kasar Brazil Uwargida Dilma Rousseff ta zargi mataimakin ta da kulla makarkashiyar tsige ta daga mulki.

Shugaban  Brazil Uwargida Dilma Rousseff ta na jawabi ga manema labarai a  Brasilia.
Shugaban Brazil Uwargida Dilma Rousseff ta na jawabi ga manema labarai a Brasilia. REUTERS/Adriano Machado
Talla

Dilma Rousseff ta fadi cikin wani jawabi da ta gabatar cewa ta gano a zahiri cewa mataimakin ta Michel Temer na da hannu wajen kulle-kullen kawar da ita daga madafun iko.

Wakilan majalisar kasar za su fara daukan matakan tsige ta a zaman da za su yi ranar Juma'a mai zuwa.

Farin jinin shugaban ya ragu  ainun kasancewa tattalin arzikin kasar ya sukurkuce sosai.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.