Isa ga babban shafi
China

China za ta kori wata ‘yar jaridar Faransa

China zata kori wata yar jarida, Bafaransa bayan kasar ta ki amincewa ta sabunta takardunta na aikin jarida saboda wani labari da ta rubuta da bai wa mahukuntan kasar dadi ba.

Ursula Gauthier, Yar Jarida mai daukar hoto da China za ta kora
Ursula Gauthier, Yar Jarida mai daukar hoto da China za ta kora AFP PHOTO ERIC FEFERBERG
Talla

Ursula Gauthier na aiko da rahoto ne daga Beijing a wata mujallar Faransa, kuma ma’aikatar harakokin wajen China tace sai ta rubuta takardar neman gafara kafin a sabunta takardunta na ci gaba da aikin jarida a kasar.

Kungiyoyin da dama masu kare hakkin ‘Yan jaridu sun yi allawadai da matakin.

A ranar 31 ga watan Disemba yar jaridar zata bar China.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.