Saudi
Saudiyya Ta Kare Kanta daga Zargin mutuwar Alhazai
Kasar Saudiyya ta kare kanta daga zargi da wasu keyi mata cewa sakacin ta ya janyo mutuwar mutane 769 a wajen jifan shaidan na farko ranar Alhamis data gabata.
Wallafawa ranar:
Talla
Ministan waje na kasar Saudiyya Adel Al-Jubeir ya fadi cewa bai dace ba kasar Iran ta maida wannan tsautsayi harkan siyasa.
A cewar Ministan, Saudiyya ta dauki matakai da suka dace domin nasarar aikin hajjin na bana.
A yanzu haka dai Hukumomin Saudiyyan na cigaba da gudanar da cikakken binciken musabbabin wannan turmutsitsi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu