Isa ga babban shafi
Brazil

‘Yan adawa za su kaddamar da zangar-zanga a Brazil

A yau Lahadi ana sa ran masu adawa da gwamnatin Brazil za su gudanar da wata zanga-zanga dan ci gaba da nuna bacin ransu da matsalar cin hanci da ta dabaibaye wasu jami’an gwamnatin shugaba Dilma Rousseff musamman game da abin da ya shafi kamfanin Mai Petrobras.

Shugabar kasar Brazil Dilma Rousseff
Shugabar kasar Brazil Dilma Rousseff Reuters/Ricardo Moraes
Talla

Masu shirya zangar zangar sun ce wanann karon zasu hada da Karin wutar lantarki da farashin iskar gas da kuma rage albashin ma’aikata.

Fabio Ostermann, daya daga cikin shugabanin yan adawar, yace bukatar su shi ne Rousseff ta sauka daga shugabancin kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.