Isa ga babban shafi
Isra'ila-Falesdinu

Isra'ila zata karfafa matakan tsaro kan Falesdinawa

Harin da aka kaiwa wasu Yahudawa biyu a Birnin Kudus ya dada tada hankalin jama’a a Gabas ta Tsakiya a dai dai lokacin da ake bukin tunawa da cika shekaru 10 da rasuwar Yaseer Arafat.

Sojan Isra'ila na suturin gaban masallacin kudus
Sojan Isra'ila na suturin gaban masallacin kudus REUTERS/Ammar Awad
Talla

An fara tashin hankalin ne daga Gabar Yamma da Kogin Jordan inda wani ba Falasdine ya dabawa wani soja wuka ya kuma mutu. Kafin wani ba Falasdine ya kashe wata mata da kuma raunana wasu guda biyu.
Fira minister Benjamin Netanyahu ya sha alwashin daukar matakin da ya dace.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.