Haiti
Mutanen Haiti sun tuna bala’in girgizan kasa
Al’umomin Kasar Haiti sun gudanar da addu’oin cika shekaru hudu da bala’in girgizar kasar da ta hallaka mutane sama da 250,000 a cikin kasar. Shugaban kasa, Michel Martelly, ya jagoranci addu’oin wajen aje firanni a inda aka binne wasu mamatan. Kungiyoyin masu zaman kansu sun ce har ya zuwa yanzu mutane sama da 150,000 na zama a wani waje na wucin gadi, saboda an gaza gyara muhallinsu.
Wallafawa ranar:
Talla
A ranar 12 ga watan Janairun 2010 ne girgizan kasa ta shafi kasar Haiti inda Miliyoyan mutane suka rasa gidajensu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu