Isa ga babban shafi
UN

MDD ta yi watsi da bukatar biyan diyya ga iyalan wadanda cutar amai da gudawa ta kashe a Haiti

Majalisar Dinkin Duniya ta yi watsi da bukatar biyan diyya ga iyalan wadanda cutar amai da gudawa ta shafa a Haiti inda mutane akalla 8,000 suka mutu.

Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki-moon
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki-moon REUTERS/Vincent Kessler
Talla

Sakataren Majalisar, Ban Ki-moon ya shedawa Shugaban Haiti, Michel Martelly game da wannan matsayi.

Wani bincike da aka gudanar ya nuna an samu barkewar annobar cutar ne ta hanyar wata magudanar ruwa da Majalisar Dinkin Duniya ta samar a kasar.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.