Faransa-Mali
An gano gawar wani Bafaranshe da aka sace a Mali
Wani mai bincike yace sun gano gawar daya daga cikin Yan kasar Faransa da Kungiyar Al Qaeda ta yi garkuwa da su a Mali. Jami’in yace ana ci gaba da bincike don tabbatar da cewar gawar ta Phillipe Verdon ce, wanda shugaba Francois Hollande shi ma ya bayyana cewar suna kyautata zaton an hallaka shi.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar Al Qaeda yanzu haka na rike da ‘Yan kasashen Turai takwas a Arewacin Afrika, kuma 5 daga cikin su ‘Yan Faransa ne.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu