Isa ga babban shafi

Yan adawa a Zambia na zargin gwamnati da hana jagoranta isa Copperbelt

Jagoran yan adawa a Zambia Hakainde Hichilema dake neman kujerar shugabancin kasar karo na shida ya sanar da magoya bayan sa cewa an hana shi ya gudanar da yakin neman zabe a lardin tsakiya na Copperbelt.

Jagoran yan Adawa a Zambia Hakainde Hichilema d
Jagoran yan Adawa a Zambia Hakainde Hichilema d Photo: Dawood Salim/AFP
Talla

Jagoran yan adawa ya karasa da cewa ,an sheida masa cewa shugaban kasar na ziyarar  yankin a lokacin ,sabili da haka ba zai iya isa lardin ba yanzu haka,lamarin da ya kai ga soke izinin da hukuma ta ba shi na gita sarrarin samaniya na yankin a lokacin.

Shugaban kasar Zambia ,Edgar Lungu
Shugaban kasar Zambia ,Edgar Lungu REUTERS/Rogan Ward

 

Sai dai mai magana da yahun jagoran yan adawa na kasar y ace jam’iyyar su ta yi watsi da wannan mataki.

 

''Yan takara a zaben Zambia Shugaban kasar  Edgar Lungu 
 da jagoran yan Adawa Hakainde Hichilema (droite).
''Yan takara a zaben Zambia Shugaban kasar Edgar Lungu da jagoran yan Adawa Hakainde Hichilema (droite). AFP PHOTO/CHIBALA ZULU-REUTERS/Rogan Ward

 

 

Ranar alhamis na mako mai kamawa ne yan kasar za su sake zabar jam’iyyar da za ta shugabancin kasar,zaben da yan adawa ke sa ran wannan karo za su samu galaba fiye da shekarun da suka gabata.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.