Jamhuriyar Demokradiyyar Congo
Kotu ta yanke hukuncin dauri kan sojoji 7 a DR Congo
Kotun Soji DR Congo ta zartas da hukunci dauri kan wasu sojojin kasar guda 7 bayan samun su da laifi kaashe farraren hula a yankin kasai.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Alkalin kotun ya gaskanta wani bidiyo da aka nuna wanda can baya Gwamnatin kasar ta musanta da cewa ana kokarin shafawa dakarun kasar kashin kaji ne.
Gwamnatin kasar ba ta ce uffan ba, sai dai kungiyoyin farraren hula tare da hadin guiwar Majalisar Dimkin Duniya sun bukaci a gudanar da bincike mai zurfi a kai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu