Mali
An kama mutane biyu da yunkurin harin kunar bakin wake a Bamako Mali.
Jami'an tsaro a kasar Mali na tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da yunkurin kai harin kunar bakin wake a birnin Bamako yayin taron Faransa da kasashen Africa da aka yi farkon wannan wata da muke ciki.
Wallafawa ranar:
Talla
Tun a jiya ne yayin wasu samame biyu aka kama mutanen suna shirin kaddamar da gagarumin harin ta'addanci kan wasu wurare na baki ‘yan kasashen waje a wasu wurare cikin birnin Bamako
Mutanen biyu ‘yan kasar Mali ne.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu