Najeriya
Super Falcons na ci gaba da zaman dirshan
Shirin duniyar wasanni ya duba matakin tawagar kungiyar kwallon kafa ta mata wato Super Falcons a Najeriya da ke ci gaba da zaman dirshan har sai gwamnati ta biya su kudaddensu dama wasu alawus da aka yi musu alkawari bayan lashe kofin nahiyar Afrika da suka yi a makon da ya gabata.
Wallafawa ranar: