Isa ga babban shafi
Kano

Ranar yaki da Talauci a duniya

A yau 17 ga watan Oktoba ne Majalisar Dinkin Duniya ta ware a matsayin ranar yaki da Talauci a Duniya. Ranar ta bana na zuwa ne a dai dai lokacin da talaucin ke kara yawaita tsakanin al’ummar Duniyar, da masifu irin na yake- yake inda mulkin danniya ne kan gaba wajen hauhawar talaucin. Matsalolin talaucin ya sa yara kanana da ba su wuce shekaru goma ba sun fara rungumar sana’oi daban-daban don samun na kalaci a kasashe masu tasowa ciki har da Najeriya. Abubakar Isah Dandago ya duba mtasalar a Kano.

Wasu Almajirai a lokacin da suke bara a saman tituna a yankin arewacin Najeriya
Wasu Almajirai a lokacin da suke bara a saman tituna a yankin arewacin Najeriya Arewa aid
Talla

03:04

Yara Kanana sun rungumi sana'o'i a Kano

Abubakar Issa Dandago

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.