Isa ga babban shafi
Burundi

Wasu Mahara sun kona kayayyakin zabe

A yau Assabar an kona  inda akayi ajiyan kayan zabe a Burundi, kwanaki biyu saura a gudanar da zaben ‘Yan majalisu kasar.Har yanzu dai ba a san wadanda suka kai harin ba.

Masu boren kin jini Nkurunziza
Masu boren kin jini Nkurunziza RFI/ Sonia Rolley
Talla

Hukumar zaben kasar wacce ta tabbatar da aukuwar lamarin, ta ce an kai hari ne a yankin Ntega da ke arewa maso gabashin kasar mai nisa kilomiter 200 da birnin Bujumbura.

A dai ranar Litinin mai zuwa, ake saran gudanar da zaben ‘Yan majalisu, yayin da za a gudanar da na shugaban kasa a ranar 15 ga watan Yuli.

Zaben da ‘yan adawa suka ce za su kaurecewa, saboda abin da suke gani ba za ayi adalci ba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.