Isa ga babban shafi
Sudan ta Kudu

Ana cigaba da barin wuta a Sudan ta Kudu

YAN tawayen Sudan ta kudu sun ce yanzu haka ana ci gaba da barin wuta a arewacin kasar tsakanin mayakan su da sojojin gwamnati

Salva Kiir, Shugaban kasar Sudan ta Kudu
Salva Kiir, Shugaban kasar Sudan ta Kudu REUTERS/Thomas Mukoya/Pool
Talla

Mai Magana da yawun yan tawayen Lony Ngundeng, ya zargi sojojin gwamnati ne da kaddamar da hari akan su, inda yace sun samu nasarar yi musu mummunar illa.

To saidai babu wata majiya ta dabam da ta tababtar da labarin.

a watan Disamban shekara ta 2013 ne, yakin basasa ya fara a kasar, bayan shugaba Salva Kirr ya zargi Riek Machar da yin kokarin kifar da gwamantinsa

yakin dai, yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama, bayaga kusan miliyan uku da suka kauracewa gidajensu.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.