Isa ga babban shafi
Cote d'Ivoire

Cote d’Ivoire ta mika Ble Goude zuwa Hague

Kasar Cote d’Ivoire ta ce ta mika Charles Ble Goude na hannun damar tsohon shugaban kasa Laurent Gbagbo zuwa kotun hukunta laifukan yaki ta ICC a Hague.

Charles Blé Goudé na Cote d'Ivoire
Charles Blé Goudé na Cote d'Ivoire REUTERS/Thierry Gouegnon
Talla

Tun a watan Oktoba ne Kotun ICC ta bayar da sammacin cafko Ble Gaoude wanda ya jagoranci mayakan sa-kai a zaben shugaban kasa da Gbagbo ya ki mika mulki bayan sha kaye.

A cikin wata sanarwa kotun ICC tace zata yi aiki da gwamnatin Cote d’Ivoire domin ganin yadda za’a mika Ble Goude zuwa Hague.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.