Isa ga babban shafi
Mali

Sarkin Morocco Mohammed na shida na ziyarar aiki a kasar Mali

Sarkin kasar Morocco Mohammad na 6 na ziyarar aiki a kasar Mali daya daga cikin kasashen Afirka 4 da yake rangadi a cikinsu.

Sarki Moroko Mohammed a hannun hagu na gaisawa da shugaban Mali Boubakar Keita
Sarki Moroko Mohammed a hannun hagu na gaisawa da shugaban Mali Boubakar Keita REUTERS/Thierry Gouegnon
Talla

A cikin watan Janairun da ya gabata, sarkin na Maroko ya gana da Sakataren kungiyar Azbinawa ‘yan tawaye ta MNLA, inda ya bayyana aniyarsa ta taimakawa domin samar da zaman lafiya a Mali.

Sauran kasashen da Sarkin zai ziyarta sun hada da Guinee Conakry, Cote D’Ivoire da kuma Gabon, kasashen da Maroko ke taka rawa a bangaren kasuwanci da kuma Noma.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.