Isa ga babban shafi
Nijar

Za’a binciki Tandja da Djibo game da dukiyar kasa a Nijar

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar tace zata gudanar da bincike akan ikirarin da tsohon shugaban kasar Mamadu Tandja ya yi na cewa ya bar kudi CFA Miliyan dubu dari hudu a asusun kasar kafin Sojoji su kifar da gwamnatinsa a shekara ta 2010.

Mamadou Tandja, Tsohon shugaban Jamhuriyyar Nijar
Mamadou Tandja, Tsohon shugaban Jamhuriyyar Nijar (Photo : AFP)
Talla

Ministan shari’a sannan kuma kakakin gwamnatin Kasar Morou Amadou ne ya bayyana hakan a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai, inda yace shugaba Tandja da kuma wanda ya kifar da shi Janar Salou Djibo dukkaninsu zasu bayyana a gaban kwamitin bincike.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.