Nijar
Al’ummar Damagaran sun yi kiran raba masu tallafin da suka samu daga Kano
Al’ummar Jahar Damagaran a Jamhuriyyar Nijar sun bayyana takaicinsu, kan yadda har yanzu ba a raba wa Jama'ar da suka fuskanci ambaliyar ruwa ba Tallafin da suka samu daga Jihar Kano a Najeriya. Kamar yadda Ibrahim Mallam Chillo, ya aiko da rahoto daga Damagaran.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoton Ibrahim Mallam Chillo daga Damagaran
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu