Afrika-Duniya-arziki
Tallafawa Nahiyar Afrika daga mayan kasashe
A taron kasashe 20 ma su karfi tattalin arziki na Jamus wakilan kasashen sun bayyana bukatun su na gani sun ware wani kaso zuwa Nahiyar Afrika a matsayin tallafi.
Wallafawa ranar:
Talla
Kasashen sun cimma matsayin bai daya tareda daukar alkawura na aikewa da masu gida rana zuwa Africa, domin samar da kamfanoni dama inganta wasu kamfanonin masu zaman kan su.
A sanarwar karshen taron na Jamus gungun kasashen 20, sun bayyana cewa Afrika na bukatar tallafi da za su taimakawa sosai wajen habaka tattalin arziki ta .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu