Isa ga babban shafi
Afrika-AU

Sabon salo na tsaftace Afrika

A wani taron da suka gudanar a birnin Dakar na kasar Senegal, Shugabannin kasashen Africa sun lashi takobin dakile dabi’ar yin matsuguni a kan tituna ko bainar jama’a tare da bijiro da tsare-tsare inganta tsaftar muhali kafin shekarar ta 2030 a Africa.

Talla

Taron da ya samu hallatar ministocin kiwon lafiya daga sassan yankuna da dama, sun tsayar da wannan matsaya ne domin kawo karshen cuttutuka da ke hallaka al’ummar sanadiyar rashin tsaftar muhali.

Shugabanin kasashen Afrika sun shigar da bukatar gani mayan  kasashen duniya zasu taimakwa domin cimma nasara,tarda sa ran  al'ummar yankin Afrika zasu bada hadin kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.