Najeriya-Boko Haram
An Kammala taro kan kungiyoyi masu tsattsauran ra'ayi a Najeriya
A Jhar Gombe dake Tarayyar Najeriya an kammala wani taro kan bayyanar kungiyoyi masu da'awar tsattsauran ra'ayi, Kungiyoyi da ake dangantawa da matsalolin tsaron da Kasar ke fuskanta.Wakilinmu Shehu Saulawa na dauke da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
An Kammala taro kan kungiyoyi masu tsattsauran ra'ayi a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu