Najeriya-MDD
MDD ta bukaci Najeriya cim ma muradun karni
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Najeriya da ta matsa kaimi wajen ganin ta cim ma muradin karni, musamman ma wadanda suka shafi Mata da yara kanana nan da shekaru biyu masu zuwa. Sakatariyar MDD, mai kula da harkokin mata, Michel Bashli ce ta fadi haka, a wata ziyara da ta kai Fadar shugaba Goodluck Jonathan.
Wallafawa ranar: