An samu fashewa da gobara a jihar Lagos Najeriya
A Najeriya Jahar Lagos an ji karar fashewa da gobara a yankin Tin Can. Hukumar Agajin gaggawa ta NEMA tace gobarar ta tashi ne a lokacin da ake sauke Mai. Wannan kuma na zuwa ne bayan wata samun wata Gobara da ta shafi gidaje 50 a Ebute Metta.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto Daga Lagos
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu