Cote d’Ivoire
An gano kaburra na gama-gari a Garin Abidjan na kasar Cote-D’Ivoire
Ma’aikatan Majalasar Dumkin Duniya dake birnin Abidjan na kasar Cote-D’Ivoire, sun gano wasu kaburu na gama-gari da gawawakin mutane 68.A gano wanan rame ne a cikin yankin magoya bayan tsohon shugaban kasar Laurent Gbagbo.Ranar Jumma’a jami’an suka gano wannan lamari day a gudana bayan kisa da ake zargin magoya bayan Gbagbo sun aiwatar, wanan kuma kafin fatattakanshi daga kan madafun iko.An shafe tsawon lokaci ana kai ruwa rana kafin Alassane Ouattara da ya lashe zabe ya karbi madafun ikon kasar.
Wallafawa ranar: