Najeriya
Shekaru 3 cur da sace 'yan matan Chibok 276
An gudanar da gangami domin jimamin sace ‘yan matan sakandaren garin Chibok da mayakan kungiyar Boko Haram suka yi shekaru uku da suka gabata, an dai sace ‘yan matan 276 daga makarantar kwanarsu dake jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya, ga karin bayani a wannan rahoton na walikinmu a Abuja, Mohammad Sani Abubakar.
Wallafawa ranar:
Talla
Shekaru 3 cur da sace 'yan matan Chibok 276
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu