Bakonmu a Yau
Malam Adamu Abdullahi kan rufe filin jirgin saman Abuja
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta jadadda aniyarta kan rufe filin tashi da saukar jiragen saman Abuja inda ta ce za’a ci gaba da anfani da filin jirgin saman Kaduna sai dai wasu kamfanonin jiragen na kasashen ketare sun ki amincewa da tsarin sauke fasinjojin su a jihar Kaduna saboda dalilan tsaro.